Tattaunawa Da Ra'ayin Masu Saurare

Ra'ayoyin masu saurare kan bikin cika shekaru biyu da juyin mulkin Nijar

Informações:

Sinopse

A ranar Asabar da ta gabata, 26 ga watan Yuli Jamhuriyar Nijar ta yi bikin cika shekaru biyu a kasancewa a ƙarƙashin mulkin soji, wadanda suka hambarar da gwamnatin Mohamed Bazoum kuma suke cigaba da tsare  shi ba tare da gurfanar da shi ba. A waje daya kuma a karon farko a jawabin da ya  gabatar jagoran gwamnatin sojin Janar Abdourahmane Tchiani ya ce ya san halin ƙunci da jama’a ke ciki. Latsa alamar sauti domin sauraren ra'ayoyi mabanbanta...