Ilimi Hasken Rayuwa

Yadda faɗuwar jarabar JAMB ta shafi ɗalibai da ke neman gurbin ƙaratu a Najeriya

Informações:

Sinopse

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan mako ya yi duba ne kan matsalar da aka samu ta faɗuwar jarabar sharar fage ta shiga jami'o'in Najeriya JAMB, da hukumar shirya jarabawar ta ce hakan ya faru ne a sakamakon tangarɗar da aka samu ta na'ura a lokacin rubutawa. Matslar da ta hana shafi ɗalibai dubu 300 da suka rubuta jarabawar.   Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruna.........